Jarumin fina finan nan Hausa Adam A Zango ya ce lafiyarsa kalau sabanin jita-jitar da ake yadawa cewa an yi mi shi duka.
Jarumin ya karyata jita-jitar da ake yadawa a dandalin sada zumunta na intanet a inda ake yada labarin cewa barayi sun jikkata shi a sakamakon dukan da suka yi masa.
Monday, 7 December 2015
Lafiyata kalau - Adam A. Zango

Tags
Artikel Terkait
- Ministar harkokin mata, Hajiya Aishatu Isma'ila ta soma yi wa tsohon mataimakin shugaban
- Shugaba Bashar Al-assad ya kira matakin da Burtaniya ta dauka na kai hare-hare ta sama ci
- A karo na biyu tun bayan da ya dawo jinya daga waje, Shugaba Muhammad Buhari ya soke zama
- Majalisar Dinkin Duniya ta ce ta bankado karin lalatar da dakarun Turai suka yi da yara a
- Shugaban kasar Zimbabwe, Robert Mugabe ya sake yin wata kwaba, inda ya karanta wani jawab
- DAGA AUWAL M KURAKasa da awanni ashirin da hudu al-ummar Rohingya kusan Dubu Talatin da b
Newsletter
Berlangganan artikel terbaru dari blog ini langsung via email
Blogger
Disqus
Pilih Sistem Komentar Yang Anda Sukai
Subscribe to:
Post Comments (Atom)